Thursday, June 11, 2009

TASKAR GANUWA
Sunana misbahu sale ganuwa, mawakin wakokin siyasa , kuma dan asalin jahgar katsina a nageriya, an haifeni ashekara ta 1985 a cikin garin katsina a unguwar kufar kaura abirnin katsina, sannan nagirma awannan birnin mai albarka.
Na hallacci tsngayoyin ilimi da dama da taimakon iyayena, kuma na karbitakardun shedar kammalawa duk wata tsangaya dana halatta, da farko na halacci sir usman nagogo collage of Arabic and Islamic studies katsina state a inda na sami nasarar kamala karatun (nursery) sannan na halacci sabuwar unguwa primary school daga shekarar 1992 zuwa 1993, daga nan na hallacci government day secondary school daga 1998 zuwa 2002, haka zalika naje makarantar hurar da malamai dake collage sir usman nagogo katsina daga shekarar 2002 zuwa 2008, itama karbi tatardun kammalawa. Duk wadan nan gwagwarmaya danayi a fagen ilimi shiyabani dammar yin ayyukana cikin nutsuwa.
Bayan haka na fara waka a sheka ta 2000 a inda nafara jarraba fasahata da wakokin yaban manzan Allah (S .A. W.) kuma wakar gana farayi itace tantin masoya bege, daga nan sai kwakwalwa ta bude, a yanzu ina alfahari da wakoikina danayi domin duk inasansu

No comments:

Post a Comment